Labarai

Yaron Da aka daure a turken dabbobi yana cin kashin sa ya samu lafiya ya koma dan lukuti

Advertisment

Yaron Da aka daure a turken dabbobi yana cin kashin sa  ya samu lafiya ya koma dan lukutiIdan baku manta ba yaron da anka daure a turken dabbobi wanda har yakai idan ya yi kashi yana cin abinsa a jahar kebbi Wanda har anka kai wannan lamarin a hukumar yan sanda.
Matar babansa ce ta daure shi wanda anka kamota a gaban hukuma domin tayi bayyanin abunda ya faru ta daure yaron bata bashi abinci wanda har kungiyar kare hakin bil adama ta shiga a lamarin wanda daga karshe Matar Atiku bagudu ne ta shiga rigimar.
Wanda shine tsakar gida ta bankado asalin bidiyon yaron da ko iya tafiya bashi kamar yadda zaku gani a cikin bidiyo da ke kasa.

Wanda shine yanzu yaron ya samu lafiya zaa mayar da shi inda iyayensa wanda ya samu kulawa karkashen gwamnatin jahar kebbi ya zama dan lukuti masha Allah.

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button