Addini
DOWNLOAD AUDIO : Abduljabar Bada Amsa Ko Borin Kunya – Dr Muh’d Rabiu R/Lemo


Advertisment
Wannan shine karatun da dr Muhammad rabiu rijiyar lemo yayi kan cewa wai Abduljabar ya bada amsosin tambayoyin da ankayi masa a ranar assabar da ta gabata da ankayi mukabala.
Wanda a filin daga ya kasa amsa tambaya ko daya sai yanzu ya fito yana cewa ga amsa nan ya bada.
Wanda Dr Muhammad Rabiu R/Lemo yana daya daga cikin wadanda sunkayi mukabala wanda kuma shine ya fara gabatar masa da tambayoyi a wajen.
DOWNLOAD AUDIO


![[Tafsirin Surah Âl-`Imrân:] - Dr Muhammad Sani Umar R/Lemo](https://i0.wp.com/hausaloaded.com/wp-content/uploads/2022/04/FB_IMG_1649081565215.jpg?resize=390%2C220&ssl=1)