Addini
YANZU-YANZU: kotu Ta yanke Hukuncin kisa Ga Dattijo da Laifin Fyade
Advertisment
Wata Kotun Shari’ar Musulunci A Jihar Kano Ta Yanke Hukuncin Kisa (Rajamu) Ga Wani Tsoho Da Aka Kama Da Laifin Fyade
A ganinku yanke hukunci irin wannan zai taimaka wajen kawo karshen matsalar fyade tsakanin al’umma?
Daga rariya
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com


![[Tafsirin Surah Âl-`Imrân:] - Dr Muhammad Sani Umar R/Lemo](https://i0.wp.com/hausaloaded.com/wp-content/uploads/2022/04/FB_IMG_1649081565215.jpg?resize=390%2C220&ssl=1)


