Kannywood

Karanta Martanin Hadiza Gabon Ga Wanda Yace yana nan Yana Tara kudin Aurenta

Wani masoyin Hadiza Gabon ya samu kulawarta bayan da ya bayyana cewa yana tara kudi dan ya aureta.
Ya kuma bayyana cewa ita Hadizar tana ganin kanta a wadda bata da saurayi amma shi a zuciyarshi sun yi aure har sun samu yara 4 mace da namiji.

 Da tacke mayar masa da martani, Hadiza Gabon ta bayyana cewa “lallai kana da babbar zuciya kuma inai maka fatan Alheri.

You must have a really big heart?, You have my best wishes Bashir?. https://t.co/ShoA5y4g7E

— Hadiza Aliyu (@AdizatouGabon) December 30, 2019

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button