Kannywood

Rahama Sadau ta bayyana yanda ta koyi rawar Rariya

Advertisment

Wani ya wa tauraruwar fina-finan Hausa, Rahama Sadau maganar cewa, Ashe yawan kallon fina-finan India da take ne yasa ta iya rawa sosai.


Ya kara da cewa ya kwashe kwanaki 14 yana koyon rawar wakar Rariya.

Rahamar ta bayyana cewa, ita kuwa a cikin dan lokaci kadan ta koyi rawar ta Rariya.

@hutudole.com

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button