Labarai

Dan Shekara 70 Ya Angwance Da ‘Yar 15 (kalli Hotuna)

Advertisment

Magidanci a garin Lapai da ke jihar Neja, Yakubu Chanji, ya auri budurwa ‘yar shekara 15.
Jaridar DAILY NIGERIAN sun ruwaito cewa, ana kiransa Chanji ne sakamakon auri-saki da ya ke yi. Wani ya ce a iya sani na yayi aure kusan sha biyu wasu sun ce ashirin, shi dai ba ya zama da mace sai guda hudu, yana sakin wata zai karo wata.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button