Hausa Musics
MUSIC : Abdul D One – Tushe [Official Audio]
Advertisment
A koda yaushe burinmu shine mu nishadantar da ku saboda haka ne munka zo muku da wakar fasihin mawakin nan Abdul D one mai suna “Tushe” wanda ita dai wannan wakar ta soyayya ce.
Ga kadan daga cikin baitocin wannan waka:-
>> Allah babban sarki mai saka soyayya ta zauna babu jayaya ta kama zuciya
>> Soyayya akwai na hanin karya
>> Soyayya akwai kunya, so tushen zama lafiya.
>> Soyayya na da yawa amma karki manta da ni.
>> Zan bada labari shigarki Jiki kinyi tasiri kince duk wani inkari.
>> Kowa da abinda yayi masa, wani ya sha zuma wani sigari, nike kike burgeni.
Bari kar na kara samuku dadin haka.
Download Music Now
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com




