Kannywood
Karanta Amsa Da Nafisa Abdullahi Ta Baiwa Wani Amsar Tambaya da Yayi Mata Shi Haryanzu Kina son Adam A Zango?
Advertisment
A yau ne jaruma nafisa abdullahi ta bude filin tambaya da amsa sai wani yayi mata tambaya akan shin “har yanzu kina son adam a zango” to sai jaruma ta bashi amma kamar yadda zaku gani a hoto
Ma’ana har yanxu ina son mutumin da nake so.
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com