Kannywood

Karanta Amsa Da Nafisa Abdullahi Ta Baiwa Wani Amsar Tambaya da Yayi Mata Shi Haryanzu Kina son Adam A Zango?

Advertisment

A yau ne jaruma nafisa abdullahi ta bude filin tambaya da amsa sai wani yayi mata tambaya akan shin “har yanzu kina son adam a zango” to sai jaruma ta bashi amma kamar yadda zaku gani a hoto

A post shared by Nafisat Abdullahi (@nafeesat_official) on



Ma’ana har yanxu ina son mutumin da nake so.
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment






Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button