Addini

Wata Sabuwa : Duk Wanda Ya Zagi SALATUL FATIH Ko Yayi Izgili Da Ita Haqiqa Yayi Ridda!! Inji Sheikh Dahiru usman Bauchi


Dalili kuwa shi ne Akwai ALLAHUMMA a Ciki ALLAHUMMA Ismu Zati Ne, ALLAH Ya Kan Iya Bada Aron SunayenSa  Duka Amma Ban Da ALLAH, Ya Kebanci ALLAH Ne Shi Kadai. 
.
Haka Idan Ance SAYYIDINA MUHAMMADU Idan Akace MUHAMMADU Duk Wanda Aka Masa Takwara Da MUHAMMADU Zai Iya Amsawa Amma In Akace ALLAHUMMA SALLI ALA MUHAMMADU Babu Wanda Ya Isa Ya Juyo Sai ANNABI MUHAMMADU(S.A.w) Shi Kadai Saboda Da Shi Akeyi. 
.
Haka Idan Akace WA ALA ALIHI NamMa Babu Mai Juyawa Sai Iyalan Gidan ANNABI MUHAMMADU(S.A.w.w) Su Kadai Don Matsayinsu Ne Babu Kamar Su, Sauran Abinda SALATUL FATIH Yake Fada Duka Sunayen MANZON ALLAH(S.A.w.w) Ne, Wanda QUR’ANI Yake Yabonsa Dasu Babu Wani Abu Sabo Wanda Ya Saba Wa Shari’a Don Haka Wallahi a Kiyaye Babu Abinda Yake Gaggawan Fidda Musulmi a Musulunci Irin Wasa Da Martaban MANZON ALLAH(S.A.w.w).
:
ALLAH Ya Kiyaye Mana Imanin Mu Alfarman MA’AIKI(S.A.w). 
.
AMIN SHEHU MUNGODE!
.
ALLAH Ya Ja Mana Kwananka Ya Qara Maka lafiya Da Juriya Alfarman SAYYIDUL SADATI(S.A.w.w) AMEEEEEEEEN.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button