Labarai

Hotunan Kafin Auren Abolaji Ajimobi Da Fatima Ganduje

Advertisment

Masana harkar soyayya sun bayyana ta a matsayin rowan zuma, wanda ma’abotan yinta kan kasance cikin shaukin junansu.

Hakan ce ta kasance tsakanin ya’yan gwanonin kasar guda biyu wato Fatima Ganduje da Idris Abolaji Ajimobi.

Duk da banbancin kabila hakan bai zamo cikas ga soyayyarsu ba.

A karshen wannan mako ne za a fara shagulgulan auren diyar gwamnan ta jihar Kano, Fatima da dan gwamnan Oyo, Idris.

Wanda A Yau ne 03/03/2018 Za’a daura aurensu a cikin garin kano

Ga hotunan kafin auren su:

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button