Hausa Musics

MUSIC : Hamisu Breaker – Niger Tamuce

Advertisment

Sabuwar wakar Hamisu Breaker mai suna ” Nijar Ma Tamuce ” wannan wakar mawakin yayiwa masoyansa na nijar ne kowa da kowa ma mawakin bai bari ba.
GA KADAN DAGA BAITIN WAKAR:-
?   Saiku fito ga zance na nijarma tamuce
?   Tunda kun samar mini rana
?    Yau ga kasar ta nijar kidana
?    Kurika ga amana dan kun kyautata zatona
?   Sanadinku nagane kwai matsayi a gurina.
?    Aitadi so ya sanya musaya
?  Halayyar nijar da akoya.
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button