Labarai

Duk Wanda Ya Ke Da Hujjar Ni Barawo Ne Ya Gaggauta Zuwa Kotu Ko EFCC – ATIKU

Advertisment

Dan takarar Shugaban Kasa Atiku Abubakar karkashin Jam’iyyar PDP Atiku Abubakar ya kalubalanci duk masu zarginsa da satar kudin Najeriya ya gaggauta zuwa EFCC don a kama shi.

“Ina kalubalantar kowa da kowa kuma gaba-da-gaba, cewa duk wanda ya ke da hujjar ni dan cin hanci da rashawa ne lokacin da na ke rike da mukami ko a matsayina na dan siyasa da ya gaggauta zuwa EFCC ko Kotu amma har yau an rasa wanda ya yi hakan.”

A tattaunawar Atiku da Sashen VOA

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button