Uncategorized

FATAWAR RABON GADO (80)|DR JAMILU YUSUF ZAREWA

Advertisment

*FATAWAR RABON GADO (80)*

 

*Tambaya*

Assalamu alaikum warahmatullahi wabarakatuh, malam ina da tambaya, mutum ne ya mutu ya bar matan aure biyu da yayye biyar *shakeekai* namiji daya, sauran hudun matane, yaya rabon gadon su zai kasance

 

*Amsa*

  Wa alaikum assalam,  Za’a raba abin da ya bari kashi:4, matansa biyu su dau kashi daya, Ragowar kashi ukun sai a bawa yayyensa tun da duk dakinsu daya, duk namiji ya dau rabbon Mata biyu.

 

Allah ne mafi sani 

 

24/11/2016

*Amsawa*

*DR Jamilu Zarewa*

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button