Labarai

Zanga-Zanga: Duk wanda ya ta da yamutsi, za mu yamutsa shi, abi doka da oda – Sufeton Yan sanda

Advertisment

Sufeto-Janar na ‘yan sanda (IGP), Olukayode Egbetokun, ya ce rundunar ‘yan sandan Najeriya za ta mayar da martani kan zanga-zangar da wasu ‘yan Najeriya suka shirya yi a ranar 1 ga watan Agusta “ta hanyar da ta dace”.

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button