Kannywood

Wata sabuwa : Nafisa Abdullahi ta bayyana dalilin da yasa bata son haihuwa

Advertisment

Jaruma Nafisa Abdullahi ta bayyana cewa duk da tana jin daɗin hulɗa da jarirai kuma suna bata sha’awa, to amma ba ta tunanin ta shirya haihuwar ƴaƴa na kanta saboda ba zata iya daukar nauyi da ƙalubalen da ke tattare da renon su ba.

A Yau ta ruwaito a wani saƙo da Jarumar ta wallafa a shafinta na tuwaita wato X, Nafisat ta nuna cewa “Ina son jarirai, ina son wasa da su kuma suna bani sha’awa to amma ba ni da juriya wajen rigimarsu, idan yaro ya rikice maka da rigima wani lokacin sai ka rasa ina zaka saka kanka. Don haka bana tunanin zan yarda na haifi jarirai na kaina… ” a cewar Jarumar

Advertisment






Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button