Labarai

Bidiyon danƙararen gida da sadiya haruna ta gina na miliyoyin Nairori

Advertisment

Sayyada sadiya haruna wace take tsohuwar matar Isah a. Isah bayan daga nan kuma ta aure G-fresh Al’ameen.

Sadiya haruna ta wallafa bidiyo kammala gidan ta neman mutane suyi addu’a akan Allah yasa ta samu gina kamala gida.

Wanda ta rubuta yanzu shikenan babu maganar kudin gidan haya Naira miliyan 1.

Mutane abokai da yan uwa sun taya ta murna da fatan alkhairi na samun matsuguni da tayi Allah tsare ya kare.

Advertisment

Ga bidyon nan.

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button