Labarai

Barayin kaduna su godewa Allah ba Nine Gwamna ba, bazan tausayawa azzalumi ba – Shehu sani

Advertisment

A wani rahoto da munka samu a cikin wata fira da wani dan gwagwarmaya ya fitar cmrd abiyos Roni ya fitar da zantawar sanata Shehu sani da yayi adawa da wani bashi da gwamnatin nasiru El-rufai taci wanda yaki yarda da aciyo bashin a lokacin da yana sanata na tsakiya a jihar Kaduna.

Gwamnatin uba sani ta sanya ayi bincike akan yadda gwamnatin nasiru El-rufai ta ciyo bashi kuma ta kashe su ba bisa ka’ida ba.

Shehu sani yana cewa

A shekarun baya na ja hankalin mutanen Kaduna da suyi hattara akan yadda gwamnatin take so ta sanya mu cikin wani rami da bazamu iya fita ba, a matsayina na wanda ya dade yana gwagwarmaya na daɗe da sanin irin waɗannan mutane kuma nasan abin da ake nufi da aƙida hari hujja, mune munka kawo wannan dimokuraɗiya a Nijeriya , mu muka yaki sojoji, mu a aka kama aka daure, mune munka sadaukar da kanmu wajen tabbatar da dimokuraɗiya a Nijeriya.

Advertisment

Duk da bamu cikin harka gwamnati mun san abin da yake tafiya a lokacin Nasiru ya tsoratar da mutane da yawa,yan kasuwa ya tsoratar da yan siyasa , ya tsoratar da samari ,ya tsoratar da ma’aikata,ya tsoratar da mata.”

Shehu sani yayi maganganu masu zafi ku saurare su a cikin wannan faifain sautin murya.

 

 

 

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button