Kannywood

Ayiriri : Ado Gwanja zai Angwance

Shahararren mawakin nan limamin mata ado Gwanja zai Angwance zuwa wannan sati da muke ciki

A ranar Juma’a, 21 ga Yuli, 2023, a Masallacin Juma’a da ke cikin Jami’ar Yusuf Maitama Sule (Northwest University), Kano. can ne za’a daura masa aure .

Majiyar hausalaoaded ta samu wannan katin gayyatar mutane zuwa daurin aure daga shafin kannywood empire da amaryasa maryam Zubair Muhammad paki.Ayiriri : Ado Gwanja zai Angwance

A madadin CEO hausalaoaded da mabiyata suna taya Ado Gwanja murna Allah yasa ayi lafiya ya bada zama lafiya. ita kuma tsohuwar matarsa Allah ya bata miji Nagari.







Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button