Kannywood

An yanka ta tashi : wanda yace zai auri Safara’u yace ko sunanta banson ji – Muhammad T shehu

Advertisment

Idan baku manta ba kwanakin bayyani mun kawo muku rahoton cewa wani matashi mai suna Muhammad t shehu yayi ikirarin auren Safara’u kwana casa’in duk da yadda ta bi duniya.

Wanda Wannan furucin nasa ya jawo cece kuce sosai wanda a rubutunsa ya nuna na Safara’u ake kiransa inda yayi tufka da warwara inda ya sake wallafa rubutu a shafin nasa cewa kusure ne yayi ga abinda yake cewa.

Jama’a ku shaida, maganar Auren Safara’u wallahi da wasa nake, nayi kuskure !”

Ya kara da cewa

Advertisment

Dan Allah a daina alakantani da Safara’u, yasin yanzu ko sunan naji an kira sai gabana ya fadi”.

An yanka ta tashi : wanda yace zai auri Safara'u yace ko sunanta banson ji - Muhammad T shehu

To malam Muhammad T shehu ya raba gari da mawakiya Safara’u tsohuwar jarumar masana’antar kannywood.

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button