Addini

[AUIDO]  Martanin Mai zafi Akan  Abinda Deborah Tayi- Sheikh Bello Yabo Sokoto

Advertisment

 

A yau ranar juma’a kamar yadda ya saba yana tafsirin Alkur’ani wanda tun tafiya hutun sallah sai yau malam ya dawo hutu.

Malam Bello yabo yayi maganganu sossi a cikin wannan tafsiri game da abinda ya faru a kwalejin ilimi ta jihar Sakkwato akan abinda Deborah tayi ɓatanci ga fiyayyen hallita Annabi Muhammad s.a.w wanda mallam yayi martani  mai zafi wanda kai da ganin malam kasan yana cikin ɓacin rai.

Malam yana mai cewa ” wallahi mu a nan Sokoto babu ruwanmu da wani kafiri ko tsohon shugaban ko musulmi duk wanda yake ji wai ba’a yi dai dai ba yazo a nan Sokoto wallahi zamu kashe shi.

Advertisment

Malam yace maganar da yayi a can baya yace a lokacin da sukayi taro tare da gwamnatin jihar Sokoto nan ya tashi a gaban gwamna da mataimakin gwamnan da shugaban jami’an tsaro ya maimaita abinda ya fadi a cikin bidiyon da ake yawo da shi.

Wanda yake cewa ” su a nan Sokoto duk wanda yayi ɓatanci ga Annabi wallahi kashewa suke ba wani tsaye tsaye.

Malam yace akwai kiristoci sosai a Sokoto babu wanda anka taɓa sai debora ae ya kamata a tsaya ayi bincike shin miyasa a nan Sokoto akwai coci coci da yawa babu wanda ya taɓa su.

Abinda Deborah tayi gashi nan ana yawo da shi a cikin wayoyi wanda tayi jafa’i ga fiyayyen hallita. Deborah hmm bura uban Deborah.

Ga alamar download mp3 a kasa nan ku sauki wannan karatun.

 

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button