AddiniLabarai

Da ɗumi-ɗumi: Za a yi ƙaramar Sallah ranar Litinin a Najeriya

Advertisment

Mai Alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar ya bayyana Litinin 2 ga watan Mayu a matsayin ranar Sallah, kasancewar ba a samu ganin wata ba a yau Asabar.

Kamar yadda kwamitin ganin wata ya fitar da sanarwa.

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button