Labarai
Wasu ‘yan mata a jihar Sokoto sun fito takarar Gwamnan jihar a karkashin jam’iyyar PDP a zaben 2023
Advertisment


Farida labaran Yusuf har ta mayar da shafinta na sada zumunta wato Facebook excellency Farida labaran yusuf harka bada wasa ba.
A bangare daya, Farida Labaran ta zabi yar uwar matashiya Hajaru Muhammad mai dambun kaza a matsayin mataimakiyar ta.
Su dai wadannan ‘yan mata sun fito takarar ne a jam’iyyar PDP mai alamar lema da ke jahar Sokoto.
Shin kuna ganin anya wadannan matasan ‘yan mata za su kai labari kuwa?
Shafin Nasara shine ya labarto wannan labari.



Allah ya taimaka