Labarai

An ɗage shari’ar kisan Hanifa

An ɗage shari’ar kisan Hanifa
Tanko

Babbar kotun jiha mai Lamba 5 ƙarƙashin mai sharia Usman Na-abba ta ɗage ci gaba da shari’ar kisan Hanifah.
An dai ɗage zaman ne sakamakon rashin Lauyan da zai kare su.
A zaman kotun na ranar Litinin an ɗage shari’ar zuwa 14 ga watan Fabrairu.
Kamar yadda freedomradio na ruwaito.,Kotun ta sake gabatar da Abdulmalik Tanko da sauran mutum 2 da ake zargi da laifin kisan ɗalibar ƙarƙashin kwamishinan shari’a Barista Musa Abdullahi Lawal.
Waɗanda ake zargin sun haɗar Abdulmalik Tanko da Hashim Ishak da Fatima Musa jibril.
 

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button