Kannywood

Tsohon zuma : Ba Wanda Ya Isa Ya Raba Ni Da Sani Danja –Mansurah Isah

Advertisment

Sani Musa DanjaTun bayan da aka kyallara ido aka ga Mansurah Isa da Sani Danja sun hadu albarkacin sabon fim din ‘Fanan’ ne ake ta tsegumi a kan ko akwai wata magana a kasa.
A wannan hirar da ta yi da Aminiya, tsohuwar jarumar kuma mai shirya finafinai a yanzu ta rarrabe tsakanin zare da abawa, ta yi bayani a kan dalilin haduwarsu.
Ta kuma ce yadda ta ga rana haka ta ga dare a jajibirin haska ‘Fanan’ a sinima.
Ga cikakken hirar da ankayi da ita nan.

Advertisment






Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button