Burina Da Addu’a ta Kullum Shine Na Ga Matan Kannywood Allah Ya Kawo Musu Mazaje Duka Su Yi Aure – Abubakar Maishadda
Game da jarumai mata da ke cikin harkar kuwa, a dai cikin zantawar mu da Furodusa MaiShaddan, ya bayyana cewa: “…Yanzu ma harkar a cike take. Suma jaruman (mata) duka fata na ke yi Allah Ya kawo musu mazan Aure, su yi, su tafi ɗakunan su…
…Don ba abun da ya fi dacewa da mace kamar ɗakin ta. Kuma kullum a cikin ba su shawara na ke kan in su ka samu mazan Aure, su yi domin shine mutuncin su.”
Domin sauraron cikakkiyar hirar mu da MaiShaddan kan wannan matsaya ta shi game da ƴan matan Fim ɗin,
Gata nan.