Kannywood
Ban taba rubuta wakar Buhari ba- Cewar Rarara
Advertisment


“Misali ai na yi wakar Masu gudu su gudu na yi ta lokacin da Buhari ya ci mulki, a lokacin ana maganar idan PDP ta ci mulki sai dai mu gudu mu bar Najeriya.
“To Buhari ya ci mulki muma sai muka mayar da marta ni, a wakar, muka ce in kasan ka yi sata ka gudu.
Rarara ya ce a haka aka yi wakar ‘Ga Buhari ya dawo’lokacin Shugaban kasa ya yi rashin lafiya ya je Landan sai aka yi sa a ya ji sauki zai dawo, to a wannan lokacin cikin dare aka yi waƙar da aka ce washegari zai dawo, gaskiya ba na rubuta wakokin Buhari.”
Ga bidiyon domin ji daga bakinsa.

