Kannywood

Allah Ya Sa Hajiya Rabi Kwana Casa’in Ta Yi Wuff Da Ni – cewar Ibrahim Balarabe Wambai

Advertisment

Allah Ya Sa Hajiya Rabi Kwana Casa'in Ta Yi Wuff Da Ni - cewar Ibrahim Balarabe Wambai
Jaridar Manuniya ta hango wani wallafa da wani mazaunin lardin Zazzau, Ibrahim Balarabe Wambai ya yi inda ya nuna bukatuwarsa na son jaruma, Hajiya Rabi, wacce ta ke bayyana a wani shirin Hausa na “Kwana Casa’in” ta yi wuff da shi. Allah Ya Sa Hajiya Rabi Kwana Casa'in Ta Yi Wuff Da Ni - cewar Ibrahim Balarabe Wambai
Mutunin, mazaunin wani gida da a ke ma lakabi da “Gidan Tuwo” a kasar Zazzau ya bayyana hakan ne a shafinsa na sada zumuntan Facebook inda ya bukaci jama’a da su taya shi da Addu’a, don shi fa da gaske ya ke yi.
A zancensa ya ke cewa;”Don Allah ku taya ni da Addu’a, da gaske na ke yi – Allah ya sa Hajiya Rabi kwana Casa’in ta yi wuff da ni.”
Allah Ya Sa Hajiya Rabi Kwana Casa'in Ta Yi Wuff Da Ni - cewar Ibrahim Balarabe WambaiA kwanakin baya ne dai kalmar Wuff ta bayyana wacce kalmar ta ke nufin: Tsohon mai kudi ya aure matashiyar budurwa jagal ko kuma babbar mace wacce ta tara dukiya ta auri matashin saurayi mai karancin shekaru.
Makaranta, ya ya ku ke ganin fatan Ibrahim Balarabe Wambai na jarumar ta yi wuff da shi?

Malam Ibrahim Tare da Sheikh Bello Yabo Sokoto

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button