Kannywood
Na Kwashe Shekarata 36 A Harkar Fim – Cewar Jaruma Hajara Usman
Advertisment
Daga Bakin Mai Ita wani shiri ne na BBC Hausa da ke kawo muku hira da fitattun mutane kan wasu abubuwan da suka shafi rayuwarsu zalla.
A wannan kashi na 67, shirin ya tattauna da Hajara Usman fitacciya a fina-finan Hausa na Kannywood.
A wannan shiri ta amsa tambayoyin da suka shafi rayuwarta.
Ɗaukar bidiyo: Abdussalam Usman
Tacewa: Yusuf Ibrahim Yakasai
Gabatarwa: Buhari Fagge
Ni Yar Asalin Jihar Gombe Ce, Amma A Lagos Na Tashi. Zuwa Yanzu Na Dauki Shekaru Akalla Talatin Da Shidda Ina Fito Wa A Cikin Fina-finan.
Mafi Yawancin Jaruman Masana’antar Fina-finai Maza Da Mata Na Taɓa Fitowa A Matsayin Mahaifiyarsu A Cikin Fim. Na Taɓa Aure Har Sau Biyu, Ina Da Yara Ukku.
Ga hirar nan ku saurara.
Advertisment