Kannywood

Na ajiye jar hula domin ba gadata aka yi ba-Naburuska

Advertisment

Na ajiye jar hula domin ba gadata aka yi ba-Naburuska
Ɗan wasan Hausar nan Mustapha Badamasi Naburaska ya ce, ya cire jar hula ya rungumi tafiyar Gwamna Ganduje.
Da yake zantawa da Freedom Radio a daren Asabar ya ce, ya cire jarhula domin ba gadarsa a ka yi ba.
Naburaska ya ƙara da cewa da haƙoransa 32 aka ganshi, don haka duk wanda zai taimaki sana’arsu shi ya ke yi.
“A duk Najeriya in ka cire Legas babu inda Gwamna yake zuba ayyuka kamar Kano, mu muke yawo mun je kuma mun gani”.

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button