Labarai
Luguden wuta ga ‘yan ta’adda ba shi ne mafita ba – Dr Ahmad Gummi
Advertisment
Majiyar DCL Hausa ta Daily Nigerian ta ce Sheikh Gumi ya bayyana hakan ne a ranar Litinin a shafinsa na Facebook, yayin da yake mayar da martani kan nasarorin da sojoji ke samu a kan ‘yan bindiga a dazukan Zamfara.
Sanarwar, mai taken: ‘Zamfara: The Flaring of Crisis’, ta jaddada cewa matakin soji kan masu aikata miyagun laifuka “ba mafita bane ko hikima” inji shehin malamin.