Labarai
‘A cire tsoro ayi abinda ya dace’ Aisha Buhari Ga Sheikh pantami (bidiyo)
Advertisment
Uwar gidan Shugaban kasa Hajiya Aisha Buhari ta wallafa wani faifan bidiyo na Ministan Sadarwa Isa Ali Pantami yana kuka a wani darasi da yake gabatarwa a Masallacin Annur dake Abuja, ta rubuta ‘A cire tsoro ayi abinda ya dace’. Aisha Buhari ta wallafa wannan sako ne a shafinta na Instagram.
Ga faifan bidiyon nan kasa daga shafin uwar gidan mai girma shugaban kasa Muhammad buhari.
View this post on Instagram
sheikh ali isah Pantami yana karatu inda alammansa ya karatu Surah Maryam, aya 63.wanda dukkansu kowannesu sunka yi kuka akan wannan aya.
Inda yake cewa ita fa aljannah masu taqawa gadartama sukeyi.
![[Bidiyo] Ni na haɗa auren G-Fresh da Alpha Charles – Jaruma Babiana](https://i0.wp.com/hausaloaded.com/wp-content/uploads/2024/12/Picsart_24-12-25_12-05-31-313-scaled.jpg?resize=220%2C150&ssl=1)




