Kannywood

Allah Yayiwa Jaruma Hafsat Rasuwa

Margayiya Hasfat

A yau din nan ne jaridar mujallar fim ta wallafa mutuwar matashiyar kannywood a shafin su,wanda kuma jaruman masana’antar kannywood sun yi alhinin mutuwar abokiyar aikinsu.
Ga abinda mujallar fim ta wallafa a shafinta.
Inna lillahi wa inna ilaihir raji’un! Allah ya yi wa Hafsa rasuwa.
A sanarwar da ya bayar a daren nan, ɗaya daga cikin jagororin Kannywood, Malam Ahmad S. Alkanawy, ya bayyana cewa marigayiyar jaruma ce wadda ta fito a finafinai da damar gaske.
Allah ya rahamshe ta, amin.”
Wanda jaruma rashida lobbo wanda anka fi sani da suna zee musa a cikin shirin labarina itama na daya daga cikin matan da na fara sanarwa mutuwar wannan jaruma.


Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button