LabaraiSports

Bidiyo : Pogba Ya Jefar Da kwalbar Giya A teburin Yan Jairda

Advertisment

Shahararren dan wasan kwallon kafa na duniya, Paul Pogba, ‘yan jarida sun tambaye shi,
Me yasa ka ture kwalbar giya, ka dageta daga gaban ka a lokacin da ake tattaunawa da kai a gidan TV?
Sai Yace:
“Saboda ni Musulmi ne, an hana mu shan giya a Musulunci, bana so, bana sha, kuma bana so duniya ta ganni a matsayin mai shan giya bayan Annabin mu ya hana”.
Allah Ka albarkaci rayuwa Paul Pogba, Allah Ka tabbatar da shi da mu a cikin Musulunci Amin Yaa Hayyu Yaa Qayyum.

Advertisment






Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button