Kannywood

Duk wanda Allah ya taimakeshi ya wuce 2020 to ba karamar Nasara zai yi a Rayuwa ba ~ Hadiza Gabon

Advertisment

Duk wanda Allah ya taimakeshi ya wuce 2020 to ba karamar Nasara zai yi a Rayuwa ba ~ Hadiza Gabon
 
Tauraruwar fina-finan Hausa,Hadiza Gabon ta bayyana cewa duk wanda Allah ya taimakesa ya wuce shekarar 2020 te ba karamar nasara zai yi a Rayuwa ba.
 
 


Hadiza ta bayyana hakane ta shafinta na sada zukunta inda ta kara da cewa Allah yasa muga wucewar 2020 lafiya. Allah ya baiwa Najeriya zaman Lafiya.

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button