Labarai

DA DUMINSA: Iyan Zazzau Ya Maka Gwamnatin Kaduna A Kotu Kan Kin Ba Shi Sarautar Sarkin Zazzau (Hotuna)

Advertisment

 
Alhaji Bashar Aminu (Iyan Zazzau) ya yi karar Gwamnatin Jihar Kaduna akan nadin sabon Sarkin Zazzau Ambasada Ahmed Nuhu Bumalli, inda shi Iyan Zazzau ya ce shine ya kamata a nada a matsayin sabon Sarkin Zazzau kamar yadda takardar karar ta sanar.

Alhaji Bashar Aminu (Iyan Zazzau) 

Wata sabuwa lallai akwai kenan ma’ana dai shi baiyi mubayi a bah.
 
Kalli ga hotunan nan kasa.

 

Advertisment






Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button