Labarai

‘Yan Bindiga Sun Hallaka DPO, Yaransa a Tangaza

Advertisment
An hallaka DPO, da Yaron sa, yayin da suke musayar wuta tsakanin su da muggan ‘yan Ta’adda, a yankin Gidan-madi dake karamar hukumar mulkin Tangaza ta jahar sakkwato a drawn jiya.
”Wadannan jaruman yan sanda, Ya nuna cewar suna iya kokarin su don kare rayukan Al’ummar yankin Amma aka hallaka su.
Tushen Labari: Usama B Lawal Rabah
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button