Kannywood

Na Gode Allah Da kiba Da Ya bani ~ Rahama Sadau

Advertisment

Jaruma rahama sadau ta wallafa wani hoto wanda anka nuna yinsa yanzu shekara bakwai wanda taya wata irin zilaziya wanda tabbas  malam shehu ne ya rike rahama sadau.

Wanda ya yanzu gashi nan tayi wani irin cika da haiba wanda ake cewa da turanci Fresh.

Tabbas jaruma rahama sadau a gode Allah da irin wannan ni’ima da Allah ya baki ganin yadda tayi fitowa a fina finai baya ƙassa wuri.

Advertisment
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button