Uncategorized

Ina karanta littafin wani Bature kan zaben sabon Sarkin Zazzau – El-Rufa’i

Advertisment

Gwamnan Kaduna Malam Nasir El-Rufa’i ya ce yayin da ya ke jiran sunaye daga masu zaɓen sarkin Zazzau, yana karanta wani tsohon littafi na wani Farfesa farar fata kan zaɓen sabon sarkin Zazzau.

A shafinsa na Twitter, El-Rufa’i ya wallafa hoton bangon littafin da Farfesa M G Smith ya rubuta mai taken “Gwamnati a Zazzau.” wanda aka buga a 1960.

Gwamna El- Rufa’i ya ce littafin da ke bayani kan zaɓen sarakunan Zazzau daga 1800 zuwa 1950 zai masa jagora wajen yanke shawarar zaɓen sabon sarkin Zazzau, tattarawa bbchausa

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

One Comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button