Sports

Zanga-zanga Ta Barke A Birnin Paris Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta P.S.G Ta Sha Kashi A Hannun Munich (Hotuna)

Advertisment

Fusatattatun magoya bayan kungiyar kwallon kafa ta P.S.G a birnin Paris na kasar Faransa sun fito zanga-zanga don nuna rashin jin dadin su da rashin adalcin da Alkalin wasa ya yi wa kungiyar.

A jiya ne ankayi wasa tsakanin Bayern Munich da P.S.G wanda ta tashi ci daya mai ban haushi 1-0 kenan wanda coman ya zura kwallon a ragar psg misalin minti 59 bayan an dawo hutun rabin lokaci.

Daga bisani zanga-zangar ta rikide ta koma tarzoma inda suka ringa kone-kone da fashe-fashe kafin ‘yan sanda su tarwatsa su.
Psg ta Kai Shekara hamsin bata kawo wannan matakin ba ga masu sharhi da kididiga akan harka wasa ni.

Rundunar ‘yan sanda a birnin Paris ta sanar da ta kama mutane 100 a cikin masu zanga-zangar. Kuma za ta zartar da hukunci da ya dace da su.

Advertisment
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button