Labarai

Diyar Sarki Sunusi Murabus Tayiwa Yan Arewa Wankin Babban Bargo A Twitter

Advertisment

Khadija Sanusi ta wallafa wasu kalamai da suka janyo cece kuce a shafin Twitter inda ta kira yan Arewa da cewar munafukai ne.

Ga dai abunda Gimbiya Khadija tace ‘Yan Arewa munafukai akan addini. Suna ɓuya a bayan “Dokar Shari’a ce” kawai idan dokar tazo daidai da ra’ayin su; idan aka juyo kan maganar – auren mata fiye da daya, ‘yancin mata, da Auren tilas, cin zarafi da sauran su, sai kaga sun makantar da ido sunyi shiru.

Advertisment
Northern Nigerians are hypocrites when it comes to religion. They hide behind “It’s Sharia law” only when it benefits them; in other conversations – polygamy, women rights, forced marriages, domestic and sexual abuse, etc – they turn a blind eye and remain mute.

— ysl (@khadijasanusi_) August 11, 2020

Waɗannan kalamai na Gimbiya Khadija, suna zuwa ne a daidai lokacin da ake tafka mahawara akan matashin da ya yiwa Annabi Muhammadu Batanci.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

One Comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button