Hausa Musics

MUSIC : Abdul D One – Kiban Zuma

Wannan wata sabuwa waka ce ta abdul d one ta wannan shekara mai suna ” kiban zuma”.
Abdul d one ba sabon mawaki bane a gurinku ina fatan cewa kunsashi faden wakokin soyayya shine mai “Abinda yake raina’ da “abokaina”
Wanda munka kawo muku sabuwar wakarsa tare da abokinsa Melery mai suna ‘Sako’.
Shine yau yazo muku da wata waka wanda nasan zatayi tasiri a zukatan masoya.
Download , enjoy and share

 

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Check Also
Close
Back to top button