Kannywood

Kalli Hotunan Maryam Yahya Da Na Jawo Cecekuce Tare Da Martanin Mutane

To fa a yau jaruma maryam yahya ta sanya wasu hotunanta a ahafin instagram jim kaɗan sai kaji mutane sunyi mata martani wasu na nuna hotunan sunyi kyau wasu kuma sunyi Allah wadai.

Wasu kuma sunyi mata nasiha irin na wanda ake yiwa dan uwa musulmi idan kaga yayi abinda bai dace ba.
Ga kadan daga martanin mutane mun tsakuro muku.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

2 Comments

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button