Labarai

Masha Allah : Mufti Menk Yayi Kalamai Masu Hikima Kan Baiwa Dr Isah Ali Pantami Minista

Advertisment

Shahararren malamin addinin Islama sheikh mufti menk yayi kalamai masu hikima da nuna farin ciki da taya murna ga abokinsa Dr isah ali Pantami na samun kujerar minista a Nigeria.

A cikin kalaman malamin ya roki Allah ya tsare da kuma nuna masa hanya mafaimadaida akan wannan jagorancin da ya samu.

Wannan kuma yana samu an tantance shi cikin sababbin ministocin da Buhari ya baiwa mukamin minista daga jahar gombe a wannan neslabul.

Ga kalaman babban malamin

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment






Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button