Labarai

Wata Sabuwa : Gwaban Lalong ya roki rundunar soji da ta yafe ma mutanen Plateau

Advertisment

Gwamnan jihar Plateau Simon Lalong, a ranar Litinin 5 ga watan Nuwamba ya jagoranci wata tawaga zuwa hedkwatar rundunar soji, Abuja domin rokon

rundunar sojin Najerika kan cewa kada ta yi ramuwar gayya akan kisan jamiinta, Manjo Janar Idris Alkali mai ritaya wanda ake zargin wasu yan jihar a kashe shi.

Da yake jawabi a lokacin ganawar sa da babban hafan soji, Laftanal Janar Tukur Buratai, gwamnan wanda ya yi Allah wadai da

ksan babban jami’in sojan ya sha alwashin cewa gwamnatin jhar ba za ta ci gaba hukumomin soji dukkanin goyon bayan da take bukata domin kamo sauran masu laifn.

Daga Bappah Abubakar

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment






Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button