Labarai

EFCC Ta Sake Gano Wani Katafaren Shago Mallakar Patience Jonathan

Advertisment

Hukumar EFCC ta sake gano wani katafaren shago a Babban birnin tarayya Abuja mallakar Uwargidan Tsohon Shugaban Kasa, Patience Jonathan wanda aka kiyasta kudinsa a kan Naira Bilyan Shida.

Rahotann sun nuna cewa Uwargidan tsohon Shugaban ta mallaki shagon ne ta hanyar amfani da Gidauniyarta mai suna ” Aribawa Aurera Reach Out Foundation.”. A halin yanzu dai, EFCC ta nemi wasu Bankuna takwas da aka yi amfani da su wajen biyan kudin gidan kan su gabatar mata da cikakken bayani.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button