Uncategorized

Fatawar Rabon Gado (96) Dr jamilu Yusuf Zarewa

Advertisment

Fatawar Rabon Gado (96)

                 
               Tambaya


Assalamu alaikum warahamatullah mallam.Don Allah ya za’a raba gadon matar da ta mutu ta bar mijinta da diya  macce 1. sai kuma kanne da yayye maza 4,da mata 2,
ka huta lafiya.

   Amsa

wa’alaikum assalam warahamatullah ,za’a raba gida hudu, a bawa mijin kashi daya, Diyar  kashi biyu ragowar sai a bawa ‘yan’uwanata su raba,in darajarsu daya kuma karfinsu daya, duk namiji ya dau rabon mata biyu.


               Amsawa

DR. JAMILU YUSUF ZAREWA

29/01/2017
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button